MIJIN BAABATA Part 5 Hot Romantic Love Hausa Novels By Aisha Jb Allhausanovels.com.ng

 ꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁


    *MIJIN BAABATA*

꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁



~S3X AND ROMANCE~

*Farin Jini writer's Asso..*

_Na faso Fa! Hajiya da zafi Na , Kar Young lady tabi tawaga ta! Abin na Manyan Mata Ne! ₦300 Naira 2389596965 Aisha jubreel zenith Bank, or MTN , ku Tura shedar biya ta wannan number 07079740079.. Yan Niger zaku tuntub'i Maimuna Matar Abdullahi +22780229915.._

Part 5

5️⃣Takwas ya shigo gidan direct ya nufi kofar Dr Amma sai yaji a garkame Kiran wayarta yayi bata d'auka ba, zai sake kira ta turo mishi da sako _Ango Kenan! Ni nayi tafiya kwana biyu zanyi ka kula min da princess_ rike karfen step d'in yayi yana Jinjina karfin Hali da rashin mutumci i'rin nata d'akin Ameerah ya nufa tana kwance saman Gado yayinda kafafuwanta ke k'asa kallonshi tayi ganin yanda yaci uban dakakkiyar shadda da babbar riga Zama yayi kusa da i'ta tare da d'ago ta "Ameerah.." Shuru yayi sakamakon ganin hawayen dake tsiyaya daga idanunta kwantar da kanta tayi a Kirjinshi "Shine kuka kyale ni? Maamah ta tafi kaima sai yanzun kake dawowa.." rufe mata baki yayi da Hannuwanshi "Kiyi hakuri yau busy nake.." d'agowa tayi tana kallonshi "Abba Ashe har Akwai abinda zaisa ka manta Dani? Nice fa kuda d'aya kwal.." kamota yayi jikinshi nok'e fiskanta ta shigayi a Kirjinshi bata son kallonshi d'ago fuskan yayi tare da kura mata i'do murmushi tayi murmushin da yashagal tar dashi Gurin Kallon kyawawan fararen hakorinta tongue d'inshi ya ya d'ora saman k'uncinta ya Shiga lasan hawayenta turo baki tayi gaba tana sake matse sauran hawayen da basu sauko ba, rik'e shi tayi jin yanda yake wasa da fuskanta "Abba Nah!" Bud'e idanuwansa da suka koma lumshashshu yayi Yana Kallon ta "Princess kina bukatar want abu ne? Dan zanje in kwanta" girgiza mishi kai tayi alamar a'ah zareta yayi daga jikinshi Yana gyara mata kwanciya Sannan ya lullub'eta kissing lips d'inta yayi a Hankali Sannan ya bar d'akin Ya Nufi Na Hadiza wacce ke Zaune tsakiyar Gadonta "Assalamu alaikum" mikewa tayi tana murmushi Sannan ta amsa mishi "wa'alaikas Salam Hubby" taroshi tayi tare da rumgumeshi tana sauke ajiyan zuciya "Yau dai Burina ya cika gani ga sanyin idaniyata" d'an murmushi yayi mata sannan ya zareta daga jikinshi "Na d'auka zaka shigo tare da aunty da princess ai?" Yana cire babbar riganshi yace "princess tayi barci Dr kuma Tayi tafiya" zata sake Magana yace "Muyi sallah ko?" Had'iye maganar tayi tare da sunkuyar da kai ganin yanda ya tsattsareta da idanuwa hannunta ya Kama suka Shiga toilet d'inta suna fitowa ya shimfid'a sallaya ya jasu sallah raka'a biyu yayi addu'oin da suka dace Sannan ya mike yace mata "ina zuwa" d'akinshi ya nufa ya watsa ruwa shap-shap Sannan ya shirya cikin Kananun Kaya na barci Koda yazo ya tarar i'tama ta sauya kaya Zuwa na barci batare da Bata lokaci ba, ya gabatar mata da kazar amarci kamar wacce aka hurgota d'akin Haka ta fad'o musu zama tayi tare da jan ledar kazan "Nifa Yunwa nake ji Abba.." ta fad'a tare da yagar cinyar kazar takai fuskanta murmushi yayi "Princess to ai sai ki ci i'ya cinki" kallonshi tayi tare da marerece fuska "Allah yasa ya i'sheni" tura mata tarkacen kayan drinks d'in yayi gabanta.. "Yauwa Mahaifi meson Farin ciki Na" tattara kayan tayi ta fito waje ta baje a falo tana yagar kaza tare da korawa da kayan sanyi a can d'akin kuwa sunkuyar da kanta tayi k'asa kaman ta saka kuka Haka take ji, d'agota yayi Yana Kallon kwayar i'donta da sauri ta dai-daita kanta kwantar da kanta tayi a kafad'arta shi, "Muje mu kwanta ko amarsu" murmushin yake tayi tana tuna cin mutuncin da Ameerah ta mata First night d'inta kazar amarci ma baza'a barta taci ba, aikuwa zata Gyara Mata zama Daman an Bata Labarin yanda yake mugun son 'Yar shi bai ganin laifinta gashi ya kasa magana ko ya Bata hakuri..


Janta yayi saman Bed Yana direta ya Fara kokarin cire mata kayan jikinta kallonshi tayi ganin yanda lokaci d'aya ya rikice rike shi tayi tana Kallon yanda yake tab'a Boobs d'inta kasancewar rigan nashi me mab'alli ne yasa ta shiga b'allewa har ta cire mishi rigan shigar da kanshi yayi krjinta Yana shagalinshi "Hubby" d'agowa yayi Yana kallonta "Ya dai?" Girgiza mishi kai tayi sannu a Hankali ya shiga Binda da romance Yana matse duk inda yasan zai d'ago sha'awarta bankon kofar Ameerah tayi da sauri ya bar jikin Hadiza yana kallonta ganin Haka yasa i'tama taja zanin Gadon ta rufe jikinta "Oh ni nashiga uku wannan wacce i'rin jarababbiyan yarinya CE?" Ta fad'a cikin Zuciyarta tana jan tsaki "Princess Bakiyi barci ba" tana rik'e da Bargo tace "Ni wallahi tsoro nake ji" ta fad'i maganar tana Kallon Hadiza dake wance cikin bargo Yallaɓai yace "Toh Zomu kwanta Anan d'in..." 

"What! Anan Kuma? Taya ina tare da kai wannan katumar zata kwana.." Dakatar da i'ta Yallaɓai yayi "Ameerahn ce katuwa duka duka nawa take gyara kwanciyarki ta kwanta i'tama" "Abba yanzun nice katuwa fisabidillahi? Ni za'awa cin mutumci wallahi Maamah Zan Kira Wayyo Sabida uwata Bata Nan matarka zata zageni" i'hu tasa tana tsalle i'ta a Dole an ci mata mutunci mikewa yayi tare da kamota "Haba my princess haba Yar Gwal d'ita Haba d'iyar Alkhairi yi Shuru ina tsaye a gefenki Babu Wanda zai ci mutuncin ki in kyale shi "Kai da gaske Abba Nah?" Gyad'a mata kai yayi "sosai ma kuwa" Hayewa Gadon tayi tare da yin baje baje "Yauwa Mahaifi kaima zoka kwanta a gefe na" Kallon Hadiza yayi ganin yanda Taki kicin kicin da fuska Bai damu ba, shide damuwarshi Kar Ran Ameerah ya b'aci Kwanciya yayi a gefenta ya kasance i'tace a tsakiyarsu, Shuru yayi Yana Kallon yanda take sauke Numfashi a Hankali sai da ya tabbatar barcin nata yayi nisa sannan ya tare kafarta da ta d'aura a jikinshi a Hankali ya lalla'ba ya matsa jikin Hadiza wacce tsaban bak'inci i'tama ta kasa Barci Amma idanunta a rufe suke tab'a yayi Murya k'asa k'asa yace "Hadiza kina barci ne?"


"Uhm!" Abinda tace mishi Kenan bud'e bargonta yayi tare da shigewa ciki Yana sauke ajiyan zuciya "Sannu kiyi hakuri Ameerah rigimace da i'ta" Kallonshi tayi Sannan tayi murmushin da bai kai ciki ba, "Aikuwa kan sai hakuri tunda yarinya ce" cikin jin dad'i yace "wallahi kuwa" a Hankali ya Shiga Wasa da jikinta cire wandonta yayi tare da kai hannunshi bakin hole d'inta Yana zagayewa a Hankali ta matso jikinshi tare da Had'e bakinsu komai cikin tsanaki suke yinshi karta farka wani i'rin lafiyayyen kissing d'inshi takeyi a Hankali kuma tana taba Zandariyanshi dake mike "Hamm Akwai kayan aiki" tace a ranta jikinshi na rawa ya tura Hannunta cikin wandonshi matseta yayi Sosai yana Nishi a Hankali gbdy hankalinsu ya tafi akan abinda suke, barinma shi da yake bukace sosai da mace Matse Nonuwanta ya shigayi Yana jan nipple d'inta "Hubby.." ta fad'a yayin da ya shigar da finger dinshi yana gogawa ta wajen hole d'inta kaman zata fasa kuka take ji Sabida tsananin dad'in dake fisganta Had'e bakinsu yayi Yana cinye lips d'inta..

"Ohh Abba Nah wai motsin me nake ji ne i'na kake" Ameerah ta fad'a tana shafa inda yake kwance taji wayam kasancewar d'akin ba wadataccen Haske yasa Bata Hango Shagalin da ake ba, da sauri ya Fara kokarin raba jikinshi dana Hadiza rik'e shi tayi Hawaye na Sauka mata "please Usman karka min Haka A bukace nake.." Bai saurareta ba ya sauka "Princess Gani B'era nake dubawa" (innalillahi😄😂 Ameerah duniya ce wlh)


"B'era Kuma a gidan Nan?" Yallaɓai yace "Kinga kwanta muyi barcin mu" matsowa tayi jikinshi sosai tare da cewa "Toh" k'asa k'asa Hadiza take kuka tana tunanin Mafita karshe Sabida takaici barin Gadon tayi ta koma falo a toilet d'in dake falon tayi wanna Sannan ta kwanta saman doguwan kujera Yanda taga dare Haka taga wayewar gari, shima a nashi ɓangaren hakane Ameerah kan barcinta tasha harda minshari da Asuba ya tashi yayi wanka ya fito Kenan zai je masallaci yaganta kwance tana Kallon sama alamar tayi zurfi cikin tunani "Lokacin Sallah yayi in kin idar please ki d'ora Mana girki da Wuri Ameerah bata juran zama da Yunwa.." kallonshi tayi i'ta da take tunanin zai Bata hakuri sai taga sab'anin haka , Damuwar shi ayiwa 'Yarshi abinda zai faranta mata rai "Ameerah Ameerah! Haba Wannan 'Yar taka dare d'aya kawai Taki ta barni nayi sakat.." dakatar da i'ta yayi


"Sha'anin Yaro Kenan sai A danne zuciya ni zan Shiga masallaci" daurewa tayi Tace "a dawo lafiya" Yana fita ta Shiga d'akin ganin Ameerah tayi a Zaune tana karewa D'akin kallo "Zoki bar min d'aki shegiya munafuka kin B'ata min daren amarci Hankalinki ya kwanta" kallonta Ameerah tayi sheƙeƙe "Amarci? meye kuma shi?" Ameerah ta faɗa tana saukowa daga gadon "Ubanki ne!" 

"Kan uban can Ubana fa kikace ni kika zaga?" Hadiza tace "fita ki bani guri kafin nayi ƙwallo dake" Gyaɗa kai tayi sannan ta bar mata ɗakin sai da tayi sallah sannan ta sauko ta shiga kichin ɗin tana girki duk motsinta Ameerah na kallonta jalop d'in taliya Wanda yaji bushashshen kifi ta musu Sannan ta dafa ruwan shayi a dinning ta jere komai Sannan ta nufi d'akinta don yin wanka  fitowa Ameerah tayi ta bud'e fulas d'in ruwan shayin ta afka mishi gishiri bud'e kular taliyan tayi ta juye magin da ta daddaka juyawa tayi da cokali Sannan tabar gurin tana Zuwa d'akin ta taje tayi wanka Riga da skirt ta saka ta Gyara Kanta Sannan ta saka hula ta fito zama tayi a Kujeran falon Abbanta ne ya Fara saukowa "Good morning princess" tasowa tayi Tace "morning Abbana ka Kira min Maamah na wai Ina taje ne? Wayar da aka bani kudin shi ya Kare" Mika Mata wayarshi yayi ta zauna tana dannawa "Hello Maamah.. Kai wayar Ashe Bata Shiga ba gashi muje mu karya sai ka kaini Gurin Daada" karb'an wayar yayi Sannan ya ja hannunta suka Nufi Dinning saukowa Hadiza tayi cikin Shiga ta alfarma ba karamin Kyau tayi ba kallonta Ameerah tayi tana Murmushi mugunta

Tana zuwa tace "Sorry Hubby na barku zaune" baice mata komai ba,domin kujera d'aya yake Zaune shida Ameerah sai da ta Gama zuba komai ta kalli Ameerah "Daughter zoki zauna mana ga naki breakfast d'in.."

"Abba na Bai fad'a miki tare muke Cin abinci ba? Saiya ciyar dani na koshi Sannan abinda na rage zaici Karki wani damu dani Mahaifina zaimin komai!" Shuru tayi tana kallonshi "Abba ko ba Haka bane" Jan kumatunta yayi "hakane man my princess" jan plate din abincin shi yayi ya d'iba yakai bakinta bud'e baki tayi tare da karb'a cak ta tsaya tana juya abincin a bakinta kafin ta furzar Mata dashi a fuska "Haka ake girki? Abu sai uban magi ba d'and'ano" Ameerah ta fad'a tana kallonta "Subahanalillahi Princess Meye Haka Kuma" kuka ta fashe dashi "Abba Kaci abincin Kaji mana so take ta kashe ni bakaji yanda yake ba dad'i ba" da Sauri yakai abincin bakinshi Aikuwa ba Shiri shima ya tofar cikin fad'a yace "kina girki tunaninki na i'na? Wani i'rin iskanci ne wannan?" Kallonshi tayi tana zare Ido ganin yanda yake zuba mata ruwan masifa "Yallaɓai magi Kuma? Normal fa nayi girkin wlh bancin kuskuren komai.." 

"Dalla rufe mun baki kici abincin kiji man in kariya na Miki" Jiki na rawa ta kai bakinta "innalillahi.. kayi hakuri dan Allah wlh Bansan nayi kuskure ba" ta fad'a tana Kallon Ameerah da take B'ata rai suna had'a i'do suka harari Junansu, "Abba bani shayin nasha" Kai kofin bakinta yayi ai da sauri ta zubar "Ke wacce i'rin muguwace Wai? Abba dan Allah ta kwace kayan jagwal gwalonta" d'and'ana shayin yayi yaji gishiri "meya kawo gishiri cikin shayi?..." 

"Dan Allah kayi hakuri Hubby" Bai kalleta ba, ya Kama hannun Ameerah suka bar Gurin Kichin d'in ya nufa "Abba kamin girki me dad'i Yanzun Yunwa nakeji"

"Toh princess yanzun zan Gama!" Fitowa Tayi ta Nufi inda Hadiza take tsaye dariya ta saka tare da kwaikwayon muryanta "Dan Allah Hubby kayi hakuri... Banza kawai ai wlh da kafarki zaki bar gidan nan dan uwata kad'aice mallakinsa"

Hadiza batace Mata komai ba, ta kwashe kayan karshe zubar dashi tayi tana shiga kitchen d'in taga yanda yake aiki asanyaye ta ajiye kayan hannunta tare da rumgumeshi ta baya "Hubby ka barshi na karasa" baice mata komai ba, ya juyo da i'ta "Karki damu yanzun zan kammala"

Had'iye Miyau tayi da sauri jin ya shigar da hannunshi cikin riganta zuge zip d'in tayi kasa tare da fito da Nonuwanta daga cikin breziyan rage Wutan gas d'in yayi kasa ya Shiga shagalinsa da matarshi " Wayyo dad'iHubby Nah ji yanda kake tsotsar Nonon washh!" Sake tura mishi tayi tana shafa kanshi sai lumshe ido take tana jin dad'i Mazargin wandonshi ta kwance tare da fito da Joystick d'inshi da ya mike kallonshi tayi ganin yanda ya rufe i'donshi jin ta tab'o Twins d'inshi "Fuck me here please Usman!" kaman zata fasa i'hu ta Fadi maganar tana Kallon Zagayayyen Kaciyarshi kai bakinta tayi zata Tsotsa ya rik'e kanta kallonshi tayi "Hum Kinga ina girki ne Kar Ameerah taji Shuru" juyar da Kanta tayi tare da d'auke hawayen da ya sauko mata mikewa tayi ta mayar da kayanta shima ya Gyara wandonshi ai kuwa tana jan zip sai ga Ameerah ta shigo "Abba wai har yanzun baka Gama bane..?" Ta fad'a tana Kallon Yanda Hadiza take kwashe kwanuka zata wanke "Gashi yanzun zan zubo mana" tana tsaye ya zuba musu komai tare da jan hannunta suna fita Hadiza ta raka bayanta da harara yarinya ta mak'ale mishi ta hanata sakewa da mijinta..

Bayan kwana biyu still zaman nasu bata sake zani ba, Tare suke kwana da Ameerah duk wasu hanyoyi Hadiza tabi don ta keb'e da mijinta Amma i'na abin ya cutura, Ameerah tayi baje baje komai tayi Bata burgeta hatta girkinta bata ci domin cewa tayi bata i'ya ba, kullun Yana Aikin Zuwa Restaurant siyo mata abinda take so, Yau da Yamma tana Aiki domin yace mata Dr na hanya Ameerah kuwa Ya had'ata da Nasiru sun fita shopping tana cikin kwashe abincin ya shigo gidan "Hadiza kin gama Aikin?" Gyad'a mishi kai tayi tare da rufe kulan, Janta yayi suka nufi d'akinshi dawowa tayi ta Rufe kofar Sannan ta Shiga cire kayan jikinta yau de zata more mijinta tunda Uwar i'ya bata Nan, Toilet ta nufa shima ya bita tana cikin wanka ya kwantar da kanshi saman wiyanta hannuwanshi na yawo a K'ugunta juyowa tayi tana murmushi tare da kallonshi ganin ya rufe idanunshi yasa ta tab'a Zandariyanshi "Kai Hubby bade kayan aiki ba" 

"Haka Kuma Zan cinye ki dashi ba" Kai bakinta tayi saman wiyanshi tana lasanshi riketa yayi sosai Yana sakin Nishi a Hankali take binshi har ta shigar da harshenta kunninshi Nanfa Abban princess ya d'auke wuta jin tana zagaye tongue d'inta a ciki tare da hura mishi iska Hannunta na kan nipples d'inshi tana murzawa matse mazaunanta ya shigayi tare da shigar da hannunshi ta baya Yana Tab'a hole d'inta..

"Hahh! Ashhhh" abinda kawai take iya fad'a Kenan Bayan ta cire bakinta daga kunnenshi kallonta yayi tare da k'anne Mata i'do d'aya hannuwanta ta zuba a wiyanshi tare da manna Kirjinta da nashi "Kai Hadiza wannan rumgumar ai sai ki sumar dani"

"Sai naji zandariyanka a pussy na zan sumar dakai da dad'i"

"Allah ko?" Ya ce tare da jan Kujeran dake toilet d'in zama yayi tare da bud'e kafafunshi joystick d'in ya mike tsayeeee , i'ta Kuma ta duka k'asa tare da kai hannunta tana shafa shi d'ayar hannunta Kuma tana Wasa da boll d'inshi "Ahahhh!"

"Akwai dad'i?" Tace yayinda take murza Bakin Shi saka bakinta tayi tana lasan gurin "Hahhh... Huhh!" Shi nishin dad'i i'tama Haka lasan Zagayayyen Kaciyarshi ta shigayi tana juya harshenta jin yayi kaman ya mutu dan dad'i da sauri ya tura mata Zandariyanshi duka a bakinta kaman zata kwara amai Haka tajishi har wiyanta rike kanta yayi sosai ya shiga d'agowa Yana Sake tura mata "Hohh Hadiza Suck me Wayyo dad'i Hahhhh!" Sosai i'tama ta Shiga tsotsar shi tana up and down da kanta zandariyan ya cika bakinta sosai wani i'rin jan b'ulin kaciyarshi tayi a Hankali ihu ya saka tare da rik'e ta cire bakinta tayi idanunta yayi jaazur juya bayanta tayi ya rike K'ugunta sannu a Hankali ya seta Zandariyar (habawa sai Egoooo 😂) a hankali yake shigarta yana jin daɗi na ratsashi har wani sanyi ya fara ji yaushe rabon da yaja kaya, waii riƙeta yayi sosai tare da buɗe kafafuwanta bai kama abinshi ba, kasancewar a tsaye yake, "wow kaji mazaje Wayyo Soka min Hahh fuck me Hahh wayyo Allah dad'iiii!" i'hu take mishi lokaci d'aya ya sake ta Joystick d'inshi ya shiga dam dam ya cika mararta kai hannunshi yayi ta gaba Yana Tab'a belinta tuni ta sake baki tana zuba mishi i'hun dad'i da hannu d'aya yake wasa da Belinta d'ayar Kuma Yana murza Bakin nononta "Hubby dad'i ashhhh..."

"Kamin sosai wayyo Shiga sosai cinye min fuck me chop me Ashiii" wuta wuta ya Shiga mata sosai ya Shiga bata darasinshi mi wiyan d'auka mikewa yayi yasa ta rike Kujeran ya shiga... ham Hamm! Ai abin ba'a cewa komai...

_Free page_



*Maman Faruq*

Comments