MIJIN BAABATA Part 8 Hot Romantic Love Hausa Novels By Aisha Jb Allhausanovels.com.ng

꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁


    *MIJIN BAABATA*

꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁



~S*X AND ROMANCE~

*Farin Jini Writer's Asso..*

_Na faso Fa! Hajiya da zafi Na , Kar Young lady tabi tawaga ta! Abin na Manyan Mata Ne! ₦300 Naira 2389596965 Aisha jubreel zenith Bank, or MTN , ku Tura shedar biya ta wannan number 07079740079.. Yan Niger zaku tuntub'i Maimuna Matar Abdullahi +22780229915.._

8️⃣Kallonshi tayi tare da sake mishi sassanyar Murmushi shima murmushin ya mayar mata Yana Kallon k'uncinta da ya lotsa "Toh bara in cire Kayan makaranta nazo" Tana barin gurin ya kalli Dr dake zauna ta d'aura Kafa d'aya kan d'aya "Kai hajiyata i'rin wannan zama Haka? Ina ma zan Shiga tsakiyarki naji dad'i  domin kewar Kayan alatuna nake" batare data kalleshi ba, ta mike ta Nufi Hanyar d'akin ta "daga Magana kawai.." juyowa tayi tare da juya mishi kwayar idonta "Kanka ake ji" Gyad'a kai yayi tare da fad'in "idan na kamaki zakiyi bayani" Muryan Ameerah yaji tana kwala mishi kira da sauri ya Karasa tare da tura kofan "Gimbiyata Gan..." mak'alewa sauran maganar Yayi sakamakon arba da santaleliya Cinyoyinta da Kyakkyawan K'ugunta da yayi tana d'aure da guntun towel ta juya bayanta sai kokarin bud'e wardrobe kayanta Amma ta kasa taku yake a Hankali suran jikinta na sake fisganshi tsayawa yayi a bayanta Yana sauke Numfashi tare da shigar da kanshi wiyanta wani i'rin shocked taji a jikinta goga mata K'asunbarshi ya shigayi a kasan wiyanta yayinda hannunshi ke zagaye K'ugunta wani i'rin Numfashi taja tare da runtsa idanunta bud'e su tayi da sauri jin ya d'aga towel d'inta Yana shafa mazaunanta  gashi ko pant babu a jikinta Yah ilahi! Gbdy sai ya rikice mata Jin yanda jikinta yake da laushi kaman auduga juyo da i'ta yayi tare da mannata da jikin dirowan ya shiga sauke mata lafiyayyen kiss a ko wani part na sassan jikinta "Wayyo Allah Abba..." Shigar da tongue d'inshi yayi cikin bakinta da zafi zafi yake aika mata sassanyar romance a nutse yake cinye bakinta tare da laso La'bb'an ta na kasa , wani i'rin lafiyayyen kiss yake mata me cike da nutsuwa ,  kasa  sukuni yayi jin yanda na shanunta ke tokareshi a kirjinshi hannu yakai zai tab'asu ta sake mishi malalacin kuka "Na shiga uku na wai Meye Haka ne? Nifa Yunwa nake ji Abba Wayyo..." Sai da ya cika Hannunshi da Breast d'inta Sannan ya sauke ajiyan zuciya Yana lasan hawayen dake Gangaro mata "Sorry daughter na sakaki kuka ko? Bazan sake ba" Juyar da kanta tayi tare da sulalewa k'asa ta fara Magana muryanta na rawa "A lokacin da  'Yan ajinmu ke bada labaran yanda wasu iyaye ke B'ata rayuwar 'Ya'yansu kallonsu kawai nake domin Ban Yarda ba,  Amma yau gashi a Karan K'aina Abba.." kasa Karasa maganar tayi sakamon Kukan da ya kwace mata "Kaine kake kokarin Lashe Aman da kayi? Kode kasha wani abunda yasa ka mance Wacece ni a gareka? Me kake Shirin aikatawa?.." Bin ta yayi kasa tare da mayar da tulin Gashinta Wanda ya rufe mata fuska baya Murya k'asa k'asa "Yace I'm sorry princess na kasa saita Nutsuwa tane duk Wanda yayi katari da ke ya Kuma kalli suran jikinki musammam ma Kugunki da Dukiyar Fulaninki Hamm... Bare Kuma karamin bakin Nan" Janye jikinta tayi daga gareshi tare da Gyad'a mishi kai "Shi Kenan!"

"Toh ki shirya mu fita.." Wani i'rin Kallon da ta watsa mishi ne yasa maganar d'aukewa Cak "Hamm! Babu inda zani Abba na fasa fitan" mikewa yayi tare da zuba Hannuwanshi cikin Aljuhun Wandon shi yace "Ki shirya nace ko?.." mikewa tayi jikinta na rawa Jin yanda yayi maganar cikin d'aga sauti rik'e hannun mabud'in durowan tayi Amma ta kasa janshi hannunshi ya d'ora saman nata yaja da karfi sai gashi ya bud'e fita Yayi daga d'akin ya Nufi Falo tare da shafa kanshi Yana Murmushi Fitowa tayi sanye da doguwar riga Kiran Oman ta yane kanta da mayafin rigar Bata d'auki jaka ba, kanta na kasa ta nufo inda yake, hannunta ya Kama tare da d'ago Kanta "Princess shine ko d'an Hoda ba'a shafa ba?" Murmushi kawai ta mishi Wanda Bai kai ciki ba, jan hannunta yay suka bar gidan wani had'add'en Gidan Abinci ya kaita sai da ta cika tunbinta sannan ya Shiga yawo da i'ta a gari karshe suka dire Gidan marayu Wanda ta lura Yana Yawan Zuwa Gurin domin yasha kawota Gidan..

Sai Yamma lis suka dawo gida d'akinta ta wuce tayi sallar La'asar da ya wuceta , Bayan Kwana shida da faruwan  Haka, ta tashi da matsanancin ciwon ciki shuru Shuru Dr bata ji motsinta ba, har tayi Shirin tafiya office Sai Kuma ta dawo d'akin Ameerah ta nufa isketa tayi kwance rike da ciki tana birgima Kallon Gadon tayi wanda alamu sun nuna tun daga kanshi ta sauko kasa "Subahanalillahi Ameerah lafiya.." bud'e lumshashshu idanunta tayi tare da rik'e Dr "Cikina ke ciwo tun jiya.." Rai a d'an b'ace Tace "Shine bazaki sanar min ko Abban ki ba? Yanzun da wani Abu ya faru Bayan Haka fa.." sake ta tayi tare da fita ta d'auko kayan Aikinta dake Gida tana Dawowa ta Shiga dubata Kallon Ameerah tayi sosai sannan tayi Mata Allura ajiyan zuciya ta sauke a Hankali barci fisgeta cikin barcin taji saukan Abu tana dubawa taga, Jini sauka tayi sai taci Karo da Ajiyar Mamanta Murmushi tayi Sannan ta d'auki Audugar ta nufi Ban d'aki Yallaɓai yayi tafiya Zuwa Lagos A bakin Dr take ji kasancewar tafiyar Gaggawa ce B'ata fuska tayi tana Kallon mamanta "Maamah shine ko ya fad'a min?" "Ai sai kiyi hakuri domin Nima kirana yayi ya sanar min Bayan tafiyar Na shi kwanaki uku kafin jinin ya tsaya mata,

**** Bayan sati biyu da Tafiyarshi tana 

Zaune   a d'akinta taji dirin mota  bud'e Labulen windownta tayi taga Tawagar Kawayen Dr ne, Aunty Hannah da Yarta Zuhrah, Sai Zubaida da nata 'Yar Ummee sai Kuma Halira i'ta  dai Bata Zo dasu ba, Murmushi tayi tana tuna yaushe Rabonta dasu Zuhrah, Tama d'auka Abbanta ne ya dawo kasancewar kusan sati biyu Kenan da tafiyan kullun in sunyi waya sai dai yace gashi Nan ya kusan kammala abinda ya Kai shi amma Shuru sai kace malam yaci shurwa, "Ke Yan matan Dr Shalelen Abbanta kude bakwa fita sai zaman gida tunda mukayi candy banji d'uriyarki ba" Cewar Zuhrah wacce ke shigowa tana danna wayar dake Hannunta Murmushi kawai Ameerah tayi tare da gyara zamanta "Fatee ke kan bakin ki na Shuru kuwa da Magana?" Zuhrah tace "Taya zaiyi shuru kuwa tunda Allah yace ayi magana" Ummee tace "Ameerah ya dai na ganki kaman wata mara lafiya kin rame? Zuhrah Taya ni kallo d'akin nan ba Gyara duk kin hargitsa komai ke Kanki gaki a sukurkuce.." Ummee ta Karasa maganar tana kallonta tare dabin d'akin da Kallo..

"Toh me min gyaran baya Nan  sati biyu da Tafiyar Abba kullun sai dai yace gashi a hanya Amma Shuru i'na naga karfin da zan gyara wani d'aki..." Ware i'do sukayi suna kallonta Zuhrah tace "Lallai wlh kina ruwa to Randa kikayi Aure shi zai dinga Zuwa miki gyaran gidanki? Kefa Gata ya miki Yawa wlh dalla tashi ki kimtsa d'akin Nan" 

"Cab ai sai kuyi kuma in zaku i'ya zama mu zauna in Kuma ba zaku zauna ba muje falo kawai ko Kuma ku Gyara min.."

"Ummee tace ba abunda zamu Miki malama tashi zakiyi domin wlh Yunwa na d'ibo ki samo min abinda zan jefama hanji na dawowata Kenan daga islamiya naga Su Zuhrah shiyasa na biyosu" Hararanta Ameerah tayi Sannan Tace "Au haba? Lallai kuwa zaki ci Abinci kuwa Kinci Sa'a Maamah tayi Girki d'azun koda yake watakil tasan da zuwan ne shiyasa Gyara cire Himar d'in jikinta tayi daga i'ta sai Wando bom short tare da riga Mara Hannu Tab'a Zuhrah Ummee tayi tana nuna Mata Ameerah, "Wow Ameerah sheges kin Had'e fa yarinya duk Wanda ya sameki za'ayi Shagalin dad'i zai kwashi Romo ruwa ruwa kuwa..." 

"Yan iska Allah ya shirya ku har yanzun de iskanci na Nan? Wlh bud'e idonku yayi yawa sai saki Magana kaman wasu Manyan mata 'Yan mici mici daku..." Magun dariya suka kwashe dashi Zuhrah Tace "Kai Ameerah jeki dawo na shafa miki labari kiji Kato b'aran da Ummee tayi Bayan mun bar makaranta.." Himar d'inta ta mayar dan ta lura iskanci nakan su Sosai A falo ta Had'u dasu sun baje ana kwasan Hira "Masha Allah Daughter fa ta zama Yan mata Sosai yaushe za'a ci gaba da karatun kode suruki za'a kawo min?.." cewar D.r Hannah barin Gurin Ameerah tayi tare da nufar kichin ta d'ibo musu abinci da Kayan drinks Kallon Zubaida Halirah tayi Sannan Tace "Kinga Ameerah kuwa sai nake ga Babu kaman Usman ko Rabi'atu a tattare da i'ta? Kinga Tulun gashin kanta Rabi'atu Bata da wannan suman Sannan ki kalli Kiran yarinyar, wai Masha Allah" Zubaida tace "Allah Kenan me halitta kala-kala wallahi kuwa duk maganarki hakane musammam ma in ki kali Dogon hancinta da Kwayar idanunta TabarKallah.." Murmushi kawai D.R Rabi'a tayi tana jinsu a Haka sukaci gaba da hiransu 

Koda ta dawo Ummee ta kimtsa Mata d'akin ba laifi yayi k'yan Gani Ajiye tiren tayi a k'asa tare da fad'in "Bisimillah" saukowa sukayi k'asa Ameerah tace "Zuhrah keda waye Haka? Tun d'azun kin ki ajiye waya?" Murmushi tayi Sannan ta kalleta nida Brother ne ldris, kinsan Kwanan nan zai dawo daga India ya kammala karatun shi" 

Oh Kice ldi lallai Manyan samari za'a bazamo kenan" Hannu Suka had'a suna Cin Abinci Sai da suka gama Ameerah ta tattara kayan Bayan ta zauna Zuhrah tace "Baki ji ba, Ummee fa Aure take so baki ganta ba, duk ta kwanjame ta rame.." buga mata filo Ameerah tayi Sannan Tace magulmaciya waya tambaye ki? Zuhrah tace. Toh ai gaskiya na fad'a miki Gyara zama Ummee tayi Sannan tace. da gaske Na fad'a Amma sunki baiwa maganata mahimmanci wai sai nayi karatu yaushe na girma suna min Kallon yarinyar da bata Kai matsayin zama dana miji ba, Bayan Kuma ba Haka bane serious l need married... Hannu Ameerah tasa a baki tana dariya kasa kasa..

Ke kinsan Aure ne da kike cewa zakiyi tukun na ma wa Zaki Aura? Ameerah ta jeho Mata tambayar Ummee tace kowa man inde Bai d'auke min bukata ta, Zuhrah tace bade kowa ba, domin wani Namiji jarababbe ne ya kwana Yana Buga miki zandariya ba gajiya zaiyi ba, ke kuwa ai sai Suma ko? Kiyi fatan Samun nagari wanda zaiyi dai-dai da mararki Ameerah Tace wallahi duk Kunya ta kamani wannan Manyan zance har i'na?

Banza kawai kullun kina Zaune a gida dole Kanki ya kulle ke ko d'an fita i'rin na 'Yan matan nan ma bakya yi... 

Kuma Bazanyi ba, domin Abbana na gida Ina zauje Yana d'ibe min kewar komai..

Ummee tace wlh bade komai ba, Yanzun baki san Yanda ake holewa bane ana chasu yarinya gwara kawai ki dinga motsawa yarinya ki fito ayi shagali dake..

Shuru ta musu Haka sukaci gaba da hirarsu tsakaninta dasu i'do tana mamakin zancen da suke b'arowa Yanayin ki yafi Kama da wacce ta fad'a Kogin soyayya Meye sirrin? Tunda mukazo na lura duk Baki da kuzari..

d'an Murmushi tayi Sannan Tace Babu komai wlh kawai dai Ina tunanina yafi karkata da yaushe Abba na zai dawo ne Ina cikin kad'aici ne, in Dakta ta fita bata Dawowa da wuri ni kad'ai a gida kaman mayya Dan Allah? Zuhrah Tace ba sai kije Gidan kakaninki ba.. dakatar da i'ta Ummee tayi kinsan Ba Shiri suke da Maman bauchi ba, da Kaman Uncle ba Sallah Yana nan ne, to da sauki Bayan Haka bana Jin Ameerah zata zauna a gidan..

Sai Bayan isha suka bar Gidan ji tayi kaman karsu tafi Wanka ta shiga domin Shirin kwanciya tana fitowa Dr na shigowa d'akin "Ok Gata Nan" Mika min wayar tayi na karb'a ko ba'a fad'a ba nasan shine cikin siririyan Murya mara kuzari nayi sallama "My princess kina lafiya?" Shagwab'e Murya nayi Sannan nace "Ni mareniya Tamkar ra bi Haka nake Jin K'aina dan Allah yaushe Zaka dawo Abba..? Ta Karasa maganar tana sakin kuka Mikewa yayi daga kwanciyar da yake cikin lallashi yace Ina Rabi'atu take ? Kallon Gurin Ameerah tayi taga Bata nan 

Bata Nan wani i'rin ajiyan zuciya ya sauke sannan yace kiyi hakuri zan dawo princess Amma kafin Nan nayi Aure last week tun zuwana muka had'u da wata Bayerabiya a jirgi.... Zama tayi a k'asa tare da fad'in innalillahi wainna ilaihi rajiun kalman da take ta nanatawa kenan Bata tab'a jin ba dad'i ba akan Aure auren da yakeyi ba sai a wannan lokacin wani i'rin dukawa naji kirjina yayi tare da kashe wayar sake Kira yayi na katse sai a Kira na uku Sannan na d'auka tare da yin shuru cikin sanyin Murya yace Ameerah ki fahimce ni ko Daada Dana kawo Mata dalilin da yasa nayi Auren bata ce komai ba, saima fatan alkhairi da tayi min Rabi'atu ma bace min komai ba, Taya Zaki d'aga... Dakatar dashi tayi tana share hawayenta "Shi Kenan aii" zaiyi Magana na kashe wayar Ni K'aina na rasa Gane wani mugun yanayi na fad'a daga Jin maganar Auren Haka kawai na kasa rik'e Hawaye na, Shaaa suka zubo min wani i'rin K'unci ne ya bakunceni 

Wasa wasa naji Kirjina ya rik'e da kyar nake kwatan Numfashi na Allah ne ya kawo Dr domin amsar wayarta tana ganin Halin da take ciki tayi kanta "Ameerah! Princess!!" ina sai juyi take tana rik'e da Kirjinta da kyar ta i'ya cewa "Abba... Jan Dogon Numfashi tayi cikin rikicewa Dr ta d'auketa d'akinta ta kaita duk wani abinda ya dace a matsayinta na likita tayi shi Amma i'na Numfashinta sai sama sama yake kamar me cutar asima rumgumeta Dr tayi tana kuka "Ameerah dan Allah ki tashi karki mutu ki barni ya zanyi?.." da sauri ta d'auki wayarta ganin Yana kashe ne ta kunna shi Yallaɓai kuwa Yana ta Kiran wayar Taki Shiga gbdy Hankalinshi ya tashi ya kasa Nutsuwa jin yanayin muryanta.. kira ne ya shigo wayar ya d'auka maimakon yaji muryan Ameerahn sai yaji muryan Rabi'atu tana kuka "Ke lafiya..?" Dr Tace "Ina fa lafiya ga Ameerah kwance Numfashi na fita sama sama.." a rikice yace Rabi'atu meya same ta? Shuru ba amsa duba wayar yayi yaga ya katse a daren Babu B'ata lokaci yasa Serah Matar shi had'a kayanta 

Dr kuwa d'aukewa wayar yayi kwanan Zaune tayi da asuban fari ta bar Gidan tare da Nufar Asibitinsu da i'ta Zubaida ce ta karb'eta cikin Gaggawa Dr ta kasa tab'uka komai karshe zama tayi tana Lalata kalman innalillahi a zuciyarta tana mamakin me ya janyowa Ameerah Wannan ciwo lokaci d'aya Haka? 

Bayan mituna goma saiga Zubaida ta fito tana sauke ajiyan zuciya "ikon Allah me aka Mata Wanda ya B'ata Zuciyarta Haka? Wallahi nayi mugun tausaya Mata Halin da take ciki domin da kyar aka shawo Kan Numfashinta "Alhamdulillah yanzun a wani Hali take" cewar Yallaɓai da shigowarshi Kenan wani i'rin mugun Kallo Rabi'atu ta watsa mishi daga shi har Matar tashi..

Bata raba d'ayan biyu ko maganar Auren shi ne ya d'aga mata Hankali ko Kuma ya fad'a mata wani kalma na daban..


Insha Allahu na kusan rufe free page


*Maman Faruq*

Comments