MIJIN BAABATA Part 3 Hot Romantic Love Hausa Novels By Aisha Jb Allhausanovels.com.ng

 ꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁



    *MIJIN BAABATA*

꧁꧂꧁꧂꧁꧂꧁


~S3X AND ROMANCE~

*Farin Jini writer's Asso..*

_Na faso Fa! Hajiya da zafi Na , Kar Young lady tabi tawaga ta! Abin na Manyan Mata Ne! ₦300 Naira 2389596965 Aisha jubreel zenith Bank, or MTN , ku Tura shedar biya ta wannan number 07079740079.. Yan Niger zaku tuntub'i Maimuna Matar Abdullahi +22780229915.._


Part 3

3️⃣ Kwace hannu Ameerah tayi tare da juya mishi Baya "Daughter.." juyowa tayi ta zuba mishi s3xy eyes d'inta "Abba ka bud'e Maamah taje Aikinta kasan yanda take son Aikin bana so kullun kuna samun sab'ani bana jin dad'i ace kullun makota suna juyo Fad'ar iyayena Kayi hakuri da duk abinda take maka" d'an murmushi yayi Sannan ya rike hannunta "Princess ke yarinya ce bazakii fahimta ba, Amma kamar yanda kikace d'in zanyi hakuri sai dai yau Kan na rantse ne Babu inda Rabi'atu zataje" Bud'e motar shi tare da Shiga, Bayan i'tama ta Shiga a Hankali yake tukin har suka isa Gadon Kaya family house d'insu  da  Maman Bauchi  sukaci Karo Yayar shi, sun isketa zaune tana karyawa a Falon Daada Mahaifiyarsu, Fuskanta d'auke da fara'a Tace "Lale marhaban da Bakin Anguwar can Zo Nan 'Yata" komawa jikin Mahaifinta tayi tare da noke kafad'a Ameerah Kenan Haka take bata da sabo  iyayenta kad'ai take sakewa dasu kodan bata Saba zama cikin mutane ba ne, Hararanta Maman bauchi tayi Sannan ta mayar da dubanta Zuwa gareshi ganin baya cikin wal-wal "Man ya dai da sammako Haka?"


Jan Kujeran dake gefenta Yayi ya zauna tare da zuba Abinci Yana Kallon yanda Ameerah take manne  da shi domin rashin sabo ne da i'ta "Barka Yaaya an tashi lafiya? Ya gida da kwanan Su Aayma?" Batare da ta Amsa mishi gaisuwar da yake mata ba, Tace "Au Daman Baku karya bane..." Daada dake fitowa ta karb'i maganar "Anzo cinye min Abincin  Gida ko? Mijin Yar Boko da alama Halin nata ya motsa ne tunda Yau naga kishiyar" murmushi yayi Yana Sosa kai tare da rusunawa Yana gaisheta amsawa tayi tana Kallon  Ameerah "Ina kwana kishiya me kananan i'do yau dai gaki a gidan da bakya Ƙaunar zuwa me Halin uwarta mutum Sam sam baya Ƙaunar shiga mutane sai kace kura.." turo baki Ameerah tayi "Toh zaki Fara daga Zuwa kin sako zance Maamah nide Ahir d'inki wlh dan kinsan na fiki kyau, wai kaka Kinga ma idonki kuwa Wallahi kaman Na 'ya'yan kifi" ta fad'a tana murkud'a baki


"Ahh! Naji dai Amma kinsan na fiki kyau ko? Mummuna da dakananne Hanci..." Buga kafa Ameerah tayi a k'asa "Abba kana jinta ko kullun bata da aiki in nazo Gidanta sai zagina ni wallahi tashi mu tafi mu Koma Gidanmu" ta fad'a tana jan Hanunshi dariya Maman bauchi tayi "Princess kyale Daada tana jin haushi ne dan mijinta yafi sonki maza zoki ci Abinci Uncle Nass ya kaiki makarantan"


Ganin ya tura mata plate gabanta yasata sakin ihu tare da wurgi da jakarta  "Lahhaula fii sha'atullahi Eyyeh! Usmanu wani i'rin Tarbiya kuke yiwa 'Yar Nan Haka?" Cikin jin haushi Ameerah tace "to waini Ina ruwanki dani ne Kaka kin fiya Shiga abinda ba ruwanki fa Abba ni in ba Zaka bani ba, wlh ban Cin abincin Allah yasa ma yayi dad'i domin Daada Banda jagwal gwalo me ta i'ya "Kinci gidanku dan Ana wasa dake bawai zaki Raina Mana uwa Bane na fad'a miki maza saka hannu kici abinci lokaci na tafiya" Maman bauchi ta fad'a tana bud'e mata i'do komawa tayi Jikin abbanta ta b'oye fuskanta "Yi hakuri princess kyale su zo muci abincin mu"


"A'a na koshi bazan ci ba" Cike da rigima ta mike "Ni kazo mu tafi Allah bazan zauna Gidan Da ba'a Sona ba" lallashinta ya shigayi suna kallonsu ganin yanda yake Bata hakuri tana botsarewa da kyar dai ya shawo kanta taci abincin Nasiru ne ya shigo "Yau Manyan baki ne a gidan Namu Haka? Princess d'in Abbanta" d'an dariya tayi Sannan tace "Uncle ba Sallah ya gari? Ya tashi sallah tsakar Rana" Zama yayi kusa dasu "Lafiya lau Yan matan Abbanta ya karatu da Aunty Rabi'atu aikuwa jin an ambaci sunan Mahaifiyarta ya sata Kallon Maman bauchi dan tasan Abbanta Najin maganarta Marerece Fuska tayi Sannan ta kalli Abbanta Sarai Ya Gane nufinta makullin motarshi Ya bawa Nasiru "Maza hanzarta ka kaita makaranta tayi latti.."  Kallon Maman Bauchi tayi Sannan ta fara Magana a Hankali "Maman Bauchi Dan Allah kice Abba ya bud'e Maamah taje Aiki ya kulleta a gida kuma kullun fad'a sukey..." Tashi Uncle ya kaiki makarantan Abbanta yace Yana tsareta da i'do zatayi magana Daada tace "Tafi makarantan Yanzun zai je ya bud'e ta" 

"Yauwa Kawata Ashe Akwai sauran Kirkin.." Kama Hannunta Uncle Nass yayi suka fita "Ke ko? Ance miki ana Fadan matsalolin iyayene sai ki zauna ki tsuke bakin Nan kaman wacce bata Magana Nan kuwa surutun tsiya ne" rike K'ugunta tayi tana Hararan shi "Eh d'in ni surutu kai ba Sallah kullun sai An watsa maka ruwan sanyi Zaka tashi da tsakar Rana kana Sallah Allah uncle Nass matarka ta bo nu" ta karasa maganar tana dariya 


"ikon Allah to Meye na kulleta a gida kuma?" Cewar Daada tana tsareshi da i'do "Wallahi abubuwan da Rabi'atu take bata kyautawa ace kina Matar Aure ba kula da gida da miji da 'Ya yanzun ki dubi Ameerah duk tsoron uwar take ji Sabida Bata sake mata Bata da lokacin zama da i'ta tsakani da Allah de de da abinci sai na fita na siyo mana ko na girka ba tsaftar Gida ba tsaftar muhalli haka zai yuwu? Yau da nace ta Hakura da Aikin bakiji maganar da tadinga Gayamin ba.." Dakatar dashi dashi "To aini duk Banga laifin Rabi ba, Sabida tun farko kai ka bata kofa ba kace sai mawayyiyar mace ba? Yar Boko so Banga Abin damuwa ba, da Aikinta ka ganta, Ai wlh tamin dai-dai je ka bud'e musu 'Yar mutane ta tafi Aikinta.." cewar Daada tare da nuna mishi hanya "Haba Daada wai meyasa bakya son laifin Rabi ne? Wacce i'rin rayuwace wannan, baka da lokacin miji? Anya Hakan zai yuwu hatta 'Yar cikinta Base ka Kara Aure ba, ka barta da Aikinta tunda yafi zaman Aurenta wlh kayi Aure ka shareta ne, taje can ta karata da Aikin nata..." Dakatar da i'ta Daada tayi "Ba wani Aure da zaiyi Ina ce Nan ya tashi Auren Rabi'atu nace mishi A'a domin Ina gudun abinda zaije ya dawo  dan inhar ya Aureta  bazai tab'a samun kwanciyar Hankalin da yake bukata ba, Gidansu ko wacce tayi karatu Kuma tana Aikinta yace yaji ya gani dake Soyayya ya rufe mishi i'do yanzun baga i'rinta ba, har cemin kake Yawa ne ka Auri macen da ba ilimi ba wayewa ko bamuyi Haka da Kai ba?" Sunkuyar da kanshi yayi kasa  "da tafiya tayi tafiya ya Fara kawomin korafi kaza yayi kaza... Sai na dakatar dashi karya sake kawo min damuwar gidanshi dan Haka ka barta taje tayi Aikinta kaikuma tunda ka d'auki hutu Sabida 'Yar gwal sai ka zauna kana Riritata kana musu girki!" 


"To kiyi hakuri mana.."

"Yo ni me kamin? Ai kaine da hakuri" Maman bauchi tace "ka bata zabi ko Aikinta ko zaman Aure.." "Kinga Adama babu ruwanki ba Zancen Barin aiki in zai Kara Aure bisimillah Amma batun wani ta zab'i Aiki ko zaman Aure wannan bazan lamunta ba"


"Yauwa to aje a Haka ma, ina Yarinyar data manne maka kwanakin can Hadiza 'yar tsohon Ministan man fetur naji Ance mijinta ya rasu tana zawarci kaga tunda kai Yar Boko kake so i'tama Akwai ilimin aii sai a had'u ayita turanci.."


Dariya yayi Sannan ya shafa kanshi yana tuna Hadiza Lokacin data nace Shi take so Wanda shi Kuma a lokacin tauraruwan Rabi'atu kawai yake gani.. Hamm "Bazaura in yi me da sauran wani?.."


"Dalla can duka duka fa Auren wata hud'un mijin Ya rasu kai da Za'a temake ka ma. a Aure ka, ka shirya kaje ku dai-daita insha Allahu zanje Gidan nasu zan Samu Alh da maganar" Gyad'a kai yayi "To zan duba" hararanshi Daada tayi "Kar ma ka duba damuwarka ce" murmushi yayi tare da nufar Gida Yana tunanin wannan shawara da Maman bauchi ta bashi Yana bud'e kofar ya iske ta Zaune ta d'ora kafa d'aya kan d'aya tana Chatting da kawayenta tare da sanar dasu abinda Yallaɓai ya mata shawara i'ri i'ri na Banza suke bata duk a cikinsu Halira ce kad'ai take bata shawaran arziki..


"To Meye dan ya hanaki Zuwa? Ai wallahi naji dad'i Hakan dake wata me Hankali ce sai kiyi Aikin da ya sakaki kinzo ki ishi mutane Yallaɓai Usman ya kulleki a gida ba Dole ba, Yaushe Rabon ki dashi wallahi kiyiwa Kanki fad'a karki jefa mijinki halaka ni wlh da zan bashi shawara yaji da Aure ya Karo ma , su Kuma kiyita biye musu dukkansun Nan sai sun Gama hidimar gida Dana mazajensu suke fitowa aiki to kece bazasu baki shawaran Kwarai ba Banza sai ki zauna Aii "


"Daman nasan ke muguwace Halira Aure kuma Ai Yallaɓai Yana mugun Sona bazai yi Aure ba" katseta Halira tayi "oh ce miki akayi shi waliyi ne da baya bukatar mace? Yanzun fa kika Gama fad'in jiya yazo lalub'arki kin hanashi mutum da Halaliyarshi Hemm I'm sorry for u woh Ki gyara wannan banzar d'abi'un naki" kashe wayar tayi tana kallonshi zama yayi kusa da i'ta Yana murmushi "Humm ka kyauta kayi nasaran Hanani Aikin da zanyi Yau sai ka Nima min abinda zanci" ledar hannunshi ya Mika mata karb'a tayi Yana kallonta har ta Gama cin Abincin Kitchen taje ta wanke hannunta Sannan ta haura Zuwa d'akinta.. ko kallo be isheta ba,


Ajiye mayafin tayi tare da kwanciya katifar tana tunanin tsiyar da zata shuka mishi ga Kuma tunanin Kalaman da Halira ta mata Toh in ya kasance ya gaji da halina ai zai i'ya kara Auren tunda dai Yana bukatar mace tafi kowa sanin Usman ta fannin s3x baya Wasa da wannan.. to sai dai i'ta bata juran Hakan musammam ma in yazo tab'a breast d'inta bata so ne ya lalata Mata jikinta, gashi bai i'ya Abu Kad'an ba, ya kyale mutum ba, juyawa tayi tana Gyara kwanciyarta Ganinshi tayi tsaye kanta Yana Kare mata kallo Hamm daga shi sai Karamin wnado Bata san lokacin da ya shigo ba, Sauke labulen d'akin Yayi domin rage Hasken d'akin Sannu a Hankali ya haura Zuwa gareta Rumgumeta yayi tsam tsam a jikinshi "Rabi'atul Badawiyyah.." Shuru ta masa jan zip din rigarta yayi kasa Bayan yayi cilli da zanin jikinta "Kaga nifa banson.." saka bakinshi yayi cikin nata a Hankali ya zare mata rigan jikinta Slowly yake sunbatar laɓɓanta tare da sauke mata nishi wani i'rin shafa jikinta yake cikin nutsuwa lumshe ido tayi domin tasan yanda ya riƙe tan nan kome zata mishi bazai ƙyaleta ba, sai ya samu biyan bukata..

Hannuwanshi duka biyu yasa Yana tab'o Nonuwanta wani i'rin Numfashi yaja tare da sauke ajiyan zuciya murzasu yake sosai Yana juya harshenshi cikin bakinta rufe i'do tayi tana Jin yanda yake birkitata da salonshi me yatsawa a rai hura mata iska yayi a fuska ta bud'e Eye d'inta "Rabi'atu.."

"Hmm"

"Magana zaki min" kallonshi tayi Sannan Tace "Ina ji" 

"Dan Allah ki daina azabtar dani kin San bani da hakuri ta wannan fannin" d'an murmushi tayi sannan tace "Toh shugaban 'Yan jaraba! Kasan dai bazan lamunta ba, kullun s3x ba dare ba rana d'in Nan bazan i'ya d'aga Kafa na ba" 

"Bazan dad'e ba.." yace Yana lasan Tsakiyar Nonuwanta ya farayi Yana sauke wahalallen Numfashi lumshe idanuwansa yayi tare da kai hannunshi zai tab'a pussy d'inta "No!" D'auke hannun yayi tare da mayarwa kanta Yana shafawa "Yallaɓai.." Yana shagali da Kirjinta yace "Na'am uwargida saurautan mata" 

"Uwargida Kuma..! "Kuma Amariya ba" ya Karasa maganar tare da juyar da i'ta ta kifu "Dan Allah ka Bari kasan bana son Rub fuck wahala sai ka rasa yanda Zaka sauke Numfashi...hannunshi ya zagaye cikinta dashi tare da d'agota "Yallaɓai karkayi man nifa bana jin wani feeling.." 

"Wannan ruwan da kike zubarwa na menene shi?" Shuru tayi jin Yana Wasa da hole d'inta "I need u Hahh"  goga Mata zandariyanshi ya shigayi Yana Nishi kuka ta saka mishi domin kayan Aikin shi ba kad'a Kad'an ba.. "Abban princess wayyo"

"Dan Allah bud'e min yau nayi wa princess Kanni dan twins nake so wannan karon" 

"To nace kayi hakuri amai nake ji..." Tura mata yatsa yayi a Baki tana tsotsarshi "Hahhh! Sannu 'Yar Albarka!" Shafo Nonuwanta yayi sosai Yana cika Mata aiki... "Yaa Man!" "Sannu bud'e min da kyau naci Hahh Rabi'atu bakiji ba.." juyar da i'ta yayi tare da kwanciya ya d'orata a jikinshi "Abban Ameerah!" 

"Fuck me Hahh" kwantar da kanta tayi a kirjinshi "bazan i'ya ba, da wahala" 

"To sauka kasa nayi miki yanda zakiji dad'i kimin ihu"

"Ni Haka ma yamin" 

"Hmm ni banji komai ba aii" kaman zata fasa ihu dan i'ta bata da nisan zango d'agota yayi ya zaunar da i'ta saman Bananarshi rik'e K'ugunta yayi sosai Yana Bata wuta "wayyo Allah!" 

"Dad'iiii ko?"

Free page..


*Maman Faruq*

Comments